Skip to content

Rana Ta Biyar

Rana ta biyar, Sarki ya zauna a fada sai Wazirinsa na biyar mai suna Jahabauru ya je gabansa ya faɗi ya yi gaisuwa sannan ya ce, "haba mai martaba Sarki! Ka tuna fa, ka kasance da za a samu wani talaka yana ƙoƙarin shiga gidan wani talaka ba tare da izni ba, za a iya cire masa idanu. Amma ga shi har an samu wani ya shiga gidanka gidan sarauta, ya haye bisa gadon sarauta. Sannan an tabbatar da cewa iyalin Sarki yake son ya aikata wa ɓarna. Duk da haka kwana da. . .

This is a free series. You just need to login to read.

2 thoughts on “Tekun Labarai 6”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.