Skip to content

Rana Ta Bakwai

A rana ta bakwai Sarki ya zauna. Fada ta cika ana ta kwasar gaisuwa. Sai Waziri na bakwai wanda ake kira Bihkamal ya faɗi yana mai gaisuwa sannan ya ce, "Allah ya ba ka nasara ina mamakin yadda ɗan ƙanƙanin yaron nan yake wahalar da sha'anin mulkinka. Ka sani cewa idan ka bar shi ya ci gaba da yi maka walagigi da harshensa, babu shakka talakawa za su zarge ka, ƙarshenta ma su daina yi maka biyayya, saboda ka kasa ɗaukar mataki a kan wanda ka kama ƙiri da muzu bisa cin. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.