Skip to content

Alhaji Hassan Paki dan asalin karamar hukumar Paki ne da take jahar Kaduna. Kasuwanci shine sana'ar gidansu, kuma ko da ya tashi yaga yanda wannan kasuwancin ya watsa 'yan uwanshi gari-gari a cikin Najeriya, inda wasu kasuwancin ya zame musu sanadin ketarawa kasashe domin karfafa shi, shi daya ketara kasar Ingila a wancen lokacin karatu ne ya kaishi, in da yayi digirin shi ta farko da ta biyu kafin ya dawo ya tsunduma harkar noma, kasancewar fannin daya karanta kenan. Yayi mamakin yanda 'yan uwanshi suka bashi goyon baya dari bisa dari, ta hanyar bashi shawarwari, da kuma. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

4 thoughts on “Tsakaninmu 19”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.