Alhaji Hassan Paki dan asalin karamar hukumar Paki ne da take jahar Kaduna. Kasuwanci shine sana'ar gidansu, kuma ko da ya tashi yaga yanda wannan kasuwancin ya watsa 'yan uwanshi gari-gari a cikin Najeriya, inda wasu kasuwancin ya zame musu sanadin ketarawa kasashe domin karfafa shi, shi daya ketara kasar Ingila a wancen lokacin karatu ne ya kaishi, in da yayi digirin shi ta farko da ta biyu kafin ya dawo ya tsunduma harkar noma, kasancewar fannin daya karanta kenan. Yayi mamakin yanda 'yan uwanshi suka bashi goyon baya dari bisa dari, ta hanyar bashi shawarwari, da kuma. . .
Masha Allah muna jiran next chapter
Ma Sha Allah
Ma sha Allah
Please update fa?
I thought it’s weekly
Am a reader