Skip to content

Dari-darin da Jabir ya kula tanayi dashi ya hanashi rike mata hannu, duk da tsoron da yake gani cikin idanuwanta, har likitan na zolayarta saboda ta kalli Jabir tace

"Amman dai ba za'ayi mun allura ba ko?"

Ko dama akace Sa'adatu ta tashi, ta sake kallon shi saiya dauke kai yana hade fuska, ai dari-dari takeyi dashi tun safiyar ranar, sai yanzun ne zata kalle shi da idanuwanta dake masa ihun neman taimako? Taje ita kadai, tafiyar kuwa sukayi tana jan kafarta kamar ba zata bi bayan likitan ba. Gashi abinda take gudu din shine ya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.