Skip to content

Ko da Sadiya tace mata Asabe zatayi aure, kwashewa tayi da dariya, sai da ta kalli Nana ta ga hawayen dake cike da idanuwanta, tukunna ta iya cewa.

"Wai da gaske kuke?"

Nana ta daga mata kai tana kasa magana sai hawayen da suka silalo mata. Zama Sa'adatu tayi, wani abu na matsewa a cikin kirjinta. Saita tsinci kanta da hasaso cewa Abida ce tace zatayi aure, lokaci daya wani duhu-duhu ya gifta ta cikin idanuwanta

"Wai akan me? Wanne aure kuma?"

Ta tsinci kanta da furtawa, kishin da bata taba sanin tana dashi a duniya ba ya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

3 thoughts on “Tsakaninmu 5”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.