Ko da Sadiya tace mata Asabe zatayi aure, kwashewa tayi da dariya, sai da ta kalli Nana ta ga hawayen dake cike da idanuwanta, tukunna ta iya cewa.
"Wai da gaske kuke?"
Nana ta daga mata kai tana kasa magana sai hawayen da suka silalo mata. Zama Sa'adatu tayi, wani abu na matsewa a cikin kirjinta. Saita tsinci kanta da hasaso cewa Abida ce tace zatayi aure, lokaci daya wani duhu-duhu ya gifta ta cikin idanuwanta
"Wai akan me? Wanne aure kuma?"
Ta tsinci kanta da furtawa, kishin da bata taba sanin tana dashi a duniya ba ya. . .
Allah ya yafe kurakurenki ya jiqan iyayenki
Damu baki daya
Allah ya yafe miki kurakuran ciki ya sa mu amfana da abunda ke ciki. Allah ya gafarta wa iyayenki
Allah yajiqan iyaye yaqara basira sister