Ko kadan baiyi niyyar fita kasuwa ba ranar, musamman yanda Na'im yayi kwance luf a kirjinshi yana bacci, shima da kira kan kira bai dinga shiga wayarshi ba baccin zaiyi. Kuma ranshi a bace, kamar wanda akayiwa dole haka ya shirya, Aisha nata yi masa dariya, bai kulata ba, kiran da suke tayi masa daga shagon takalmanshi ne, wani mutum ne yazo yana son magana dashi, ya kawo musu tallar takalma, yan kasar Italy ne, hoton takalman ne daya gani yasa shi shiryawa, dan takalma ne masu kyau sosai. Ya kuma ji dadin zuwan, tunda ido da ido ma. . .
emm ni wanan abu ya fara isata na jabir
Dan Allah a gama wanan littafin mu huta
Kuwa Allah sister lubna Sufyan ki gama mana litaffin Nan wlh saboda shi nashigo hikayata pls
wllh nima haka
amma shru kakeji
Wai dama ba’a gama littafin nan ba na fara? Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun 😭😭🥹
hhhhhhhhh ai kuwa wllh nima da nasan haka ban fara ba
sekin bone da jira
wai dan Allah bazaa gama littafin nan ba haka
wata biyar shru