Skip to content

Ko kadan baiyi niyyar fita kasuwa ba ranar, musamman yanda Na'im yayi kwance luf a kirjinshi yana bacci, shima da kira kan kira bai dinga shiga wayarshi ba baccin zaiyi. Kuma ranshi a bace, kamar wanda akayiwa dole haka ya shirya, Aisha nata yi masa dariya, bai kulata ba, kiran da suke tayi masa daga shagon takalmanshi ne, wani mutum ne yazo yana son magana dashi, ya kawo musu tallar takalma, yan kasar Italy ne, hoton takalman ne daya gani yasa shi shiryawa, dan takalma ne masu kyau sosai. Ya kuma ji dadin zuwan, tunda ido da ido ma. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

7 thoughts on “Tsakaninmu 58”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.