Skip to content

Sanarwa

Dan Allaah ina neman afuwar duk wanda ranshi ya baci sanadin rashin update daga gareni. Especially Habiba A Gurai. Ayi hakuri, a yafe mun, a kuma taya ni da addu'a da daukacin musulmi gabakidaya. Allaah Ya bamu lafiya mai dorewa. Na gode kwarai

*****

"Matar Yaya ko dan daga cikin har nakuda sunzo mun cikin sauki shisa Allaah Yake jarrabani ta fannin nan? Su Yaa Nabila sunce haka nayi kukan nan da ina karama, haka Amma ta dinga fama?"

Sa'adatu ta tambayi Fa'iza tanajin kanta na gab da rabewa gida biyu. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.