Skip to content

Da gudu `yan iskan suka taka a guje. Mammy taja hannun yaranta jikinta na rawa tama rasa inda zatayi dasu, ga jakar kayansu niki-niki a hanunsu duk sun bi sun rude .

Wata mata ce tsohuwa ta bude gidanta tai saurin zuwa inda suke .

Ta ce "baiwar Allah zo muje gidana" Mammy ta kaleta tace" ah,ah mungode. Dan a rude take bata yarda da kowa ba ita yanzu.

Matar ta ce "kinga baiwar Allah da zuchiya daya zan taimakeki , ga chiki a jikinki ,ga yara kuma, idan police din nan suka hangoki suma basu da kirki wasunsu, Sai suyi. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.