Skip to content

Shi kuwa wata karar murna yayi ya tsuguna ya fara mata godiya , batasan sanda ta tsuguna ta fara cewa dan Allah ka tashi mutane suna kallon mu fa , ya ce "ni ke nakeso kuma zanyi farinchiki idan kowa yaga yadda nake farin chiki da amincewar ki, domin suyi shaidar san da nake miki". Ta ce " to ka mike danAllah " ba musu ya mike yana murmushi mai kara masa kyau, ta ce" amma akwai wata matsala fa" yace "wacha matsala kuma baby? "

Tai shiru tace " kamar yadda kaji sunana Safna Abdulkhareem muhammad. Ni ba yar kowa bace , san nan ban taso. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.