Shimfida
Ummu hani ta nisa kamin ta ce, yawwa daman na ga yau bakwai, shi ne na ce ko wazai ɗauki Muhammad ta nuna jaririn da ke hannunta, wanda tunda aka haifeshi babu wanda yai tunanin saka masa suna cikin dangin umman su da na Abbansu.
Kawu Bala ya numfasa, sannan yace toni dai kinsan mata ta tayi tsufan da ba zata iya rainon yaro...
Kamin ya rufe baki, Inna Abu yayar ummansu ce data rasu, ta ce bare kuma ni, ga tsufa, ga masifaffen miji, innaje masa da jariri ai sai ya koren ya ce na kawo. . .
Madalla. Fatan alheri. Allah ya ƙara basira.
Amin