Fatima ce zaune a gaban dadinta dan amsa kiran da ya yi mata, Fatima ya kira sunan ta wannan yasa gaban ta faɗuwa dan ta jima bata ji ya an baci sunan ta ba sai dai ya ce Baby na.
A nutse ya ce alfarma nake son kimin jiya munyi waya da Abban ku wato yana nufin mahaifin su Faruk, gaban Fatiman ne ya cigaba da faɗuwa tsoron ta kar Dady ɗin yace alfarmar ta janye daga auren Faruk yake nema wanda ta sa ni bazata iya wannan alfarmar ba.
Jiya munyi waya da shi yake faɗamin. . .