Skip to content

Gidan Kawu Attahiru ta nufa, ganin motarsa a harabar gidan yasa ta jin dadi. daga ƙofar falo suka yi kacibis da Haj Hajara, kukan da take rusawa ya tashi hankalin Hajiyar, tana tambayar lafiya.

Nan ta hau rattafo mata Tahir yana ɗaukar kwanan su yana kai wa Ummulkhairi. Sauran maganganun da take ba sakaye cikin su, yasa Kawu Attahiru wanda ya taso dan jin ihun da ta ke rafkawa, bai kai ga karasowa ba ya tsaya turus.

Hajiyar ma nauyi zancan yai mata, ta dai yi ƙarfin halin bata hakuri, har ta juya ta koma inda ta fito. Falon ta. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.