Skip to content

Buhari be zo gidan ba se da ya kai Halima asibiti ya bar Saleh a wajen sanna ya zo, da kukan shi yana fad'in "shikenan yaya ka ta fi ka bar ni wayyo na shiga uku na", Ummar ne ya ri'ke shi don yanda ya ke yi kamar me shirin hauka ba su san duk shirin makirin mutum bane, hakuri aka yi ta ba shi, bayan an gama mai addu'a aka tafi aka kai shi gidan shi na asali, shikenan se dai muce Allah ya yi mai rahama, ameen.

Buhari har da shi ake 'kar'bar gaisuwa. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.