Skip to content

Magana ya cigaba da yi khadija ta kyaleshi batare da tace komai ba, kallon ta yayi sannan yace khadija d'ago kai tayi ta kalle shi tare da amsawa yace meyasa bakya so na khadija, sunkuyar da kai ta yi don bata san me zata ce mai ba, dai-dai lokacin Al-amin ya dawo, har ya wuce ze shiga gida se yaga kamar khadija dawowa yayi ya kalla da kyau, ya tabbatar ita ce sallama yayi wa Alhmad sannan yace khadija d'agowa ta yi ta kalli yayan ta murmushi ne ya su'buce mata wanda ba 'karamin kyau. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Wata Rayuwa Ce 4”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.