Skip to content

Da misalin ƙarfe goma na dare, Fulani Khadija na zaune a ɗakinta tana karatu, taji wata iriyar razannaniyar ƙara, wadda ko tantama batayi daga ɗakin Tafida ta fito, a ruɗe ta aje littafin hisnul-muslim ɗim da take karantawa, ta fito da sauri.

A hanya taci karo da Nadra, wadda ko tantama batayi itama jin ƙarar ne yasa ta fito, basu cewa juna komai ba, suka ɗunguma zuwa ɗakin nasa dake can nesa da nasu.

Nadra ce ta murɗa handle ɗin kofar kuma har lokacin sunajin gurnanin da yake, da sauri taja kofar ta rufe tana fashewa da. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.