Skip to content

Hajiya ce ta shigo taji abunda suke cewa a kuma lokacin jikin Mujahid yayi sanyi ya ɗago yace” na amince Usman indai hakan shine farin cikin ka “.

Hajiya tace “ wai me yake faruwa ne ?”.

Mujahid yace” yana so ne na auri Shaheeda “.

Hajiya ta dago a furgice tace” dan Allah ka dawo tunaninka Usman , dudu yarinyar nawa take da za ayi maganar auren ta”.

Usman ya ɗago yace” dan Allah hajiya kiyi fatan Alkhairi tunda ya amince “yana farin ciki .

Hajiya kasa cewa komai tayi tsabar mamaki da kaɗuwa.

Ya juya ya kalli Mujahid yace” nagode sosai Mujahid Allah. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.