Skip to content

Shahida kuwa tana daki kamar me takaba ta rasa ya zatai da rayuwarta.

Haka kwanaki suka ƙara shuɗewa , Mujahid ya kullewa Shahida kofa , ko nan da nan bata fita.
Abunda yasa ta ƙara shiga damuwa kenan .
Haka Abubakar abokan sunyi-sunyi amma ya takura kansa guri ɗaya , cikin ƙanƙanin lokaci ya fita hayyacinsa .

Gidan su Mujahid kuwa Hajiyar sa ta kira shi akan lallai yazo .

Bayi zatan komai ba , bayan ya taso daga gurin aiki ya biyo.

A lokacin Suraj yazo hutu shima Babansu na dakin sa.

Ta janyo shi dakinta tace" Mujahid kayiwa Allah da Annnabinsa ka. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.