Skip to content

Shiru Abubakar yayi yana murmushi yace “ muje”.

Shahida na dariya tana duban Minal da suke musu da Anisa akan wani littafi na Ikram da Tsananin Rabo wai wallahi a yadda littafin ya nuna Widad yarinyar cikin Tsananin Rabo tafi Ikram kyau.
Ita kuwa dariya take tana cewa” duk suna da kyau ko”.

Anisa tace “ Ita fa Widad jinin Larabawa ce “.

Minal tace” ita kuma Ikram fa Bafulata ce fa Shahida”.
Zatai magana kawai sai ganin Amir da Abubakar sukai a gefan su ta gimtse maganar tayi gaba.

Anisa ma suka rufa mata baya, shi kuwa Abubakar ya bisu yana kiran. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.