Skip to content

Rilwan abokin Malam Abbo shi ya gaji da halin da ake ciki, ya samu Malam Abbo ya ce, "Haba Aliyu meyasa kake haka ne? Baka san haƙuri ba ne ko baka san ƙaddara ba? A haka kana tunanin kana burin mutuwa ka shiga aljanna, bayan iyayen da ake samun aljanna ta sanadinsu kai su kake cusawa baƙin ciki da damuwa, dan Allah Aliyu kayi haƙuri haka nan komai ya wuce."

Malam Abbo da ya zabge a sati guda, kaman wan da yayi cuta, ajiyan zuciya ya sauƙe ya ce, "Rilwan na jima da haƙura, amma. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.