Skip to content

Zango Na Uku (Da Muguwar Rawa)

“Mine ne dalilinki na sakar wa Zinariya guba a jiki ? " Sarauniya Jahiyana tayi maganar tana kallon bangon ɗakinta, Juhaina da ke tsaye bayan Sarauniya domin amsa kiran da ta mata ta ce “Mama Sarauniya kiyi min adalci, mun kawar da duk wani jinsi mai ƙarfin iko a cikin kogon Gimatuwa, kwatsam kika kawo Zinariya masarautarmu, na yi duban taurarinta hakan ya nuna min ita ce Sarauniya ta gaba bayan ke, a da babu wata Sarauniya da zata yi mulkin garin nan sai ni, amma zuwanta yana neman sauya min ƙaddarata, ba zan. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.