Skip to content

Yabo Da Godiya

Sun tabbata ga Allah (S.W.T) Mai kowa, Mai komai wanda Ya ke sauwake min alamurana ba tare da wani tsumi ko dabarata ba. Ina gaisuwa ga fiyayyen halitta Annabi Muhammadu (S.A.W) Dan Aminatu da Abdullahi.

Godiya

Gare ku masoyana, makaranta littattafaina dare da rana ina yaba kokarinku, Allah ya bar kaunar da ke tsakaninmu abadan daiman.

*****

A dokance ya shigo gidan, cikin sanda ya ke tafiya zuciyarshi na harbawa da sauri da sauri. Hangota ya yi kwance a kan tabarma. Ya. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.