Skip to content

Sosai dambe ya kacame tsakanin Nana da Nasiru kowa na furta duk abinda ya zo bakin sa, al'ummar dake gurin ne suka yi nasarar raba wannan rikicin, Nasiru ya shige motar sa ya barta a gurin, itama ta tare mai ɗan sahu ta shiga ta bar gurin cikin ɗacin rai!.

Bayan tafiyar su Kadija likitan ya ƙara ma Adam allura sannan ya sanar da Najib cewa in sha Allah zuwa jibi jikin zaiyi sauƙi sai a sallamshi. Najib ya amsa da ok Allah ya kaimu lafiya. Bayan likitan ya fita Najib ya tsaya ya na tunanin maganar Haura. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.