Skip to content

Mahaifina mutumin Gora ne wani ɗan ƙauye da ke daf da Malumfashi, Sunansa shi Umar. An ce mahaifinsu ya rasu tun suna yara su shida maza biyar mace ɗaya, ita ce Gwoggo Rakiya ita ce ta uku. Riƙonsu ya koma hannun ƙanen mahaifinsu wanda bai taɓa haihuwa ba, sai bayan ma ya cire rai aka haifa ma shi Innarmu. Ya tura babanmu karatun allo Maiduguri ya samu karatu me zurfi.

Ya'u da ke bi ma shi ya tura Kano, amma saboda laulayinshi ya dawo da shi. Bai kuma ƙara tura kowa ba, Babanmu ya dawo gida da. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Canjin Bazata 5”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.