Skip to content

Tafiyar awanni kusan biyar ta kaimu Abuja.  Mun isa gidan bayan ya tsaya damu a wani Restaurant na sa shi ya amso mana abinci. Sai da ya ci abinci ya yi sallah sannan na sallame shi da alheri mai yawa. Ma'u ta gyara ko'ina dan yarinya ce mara ƙyuya. Baba Kulu ta kira ni ta ce, "Gobe idan Allah ya kaimu tana tafe, dan ƴar ta ta ta samu sauƙi."

Na ce kawai ta wuto Abuja dan na baro Katsina. Muna sallama kiran Ahmad ya shigo yana shaida min ya yi tafiya zuwa Ibadan in kula. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Canjin Bazata 26”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.