Skip to content

"Ya hayyu Ya Ƙayyumu Birahamatika Astagisi, wayyo Allah na Ubangiji ka kawomin dauki, ya rahman ya rahimmmmmmmmm."

Da dukkan karfin ta take rike da karfen gadon, gumi ya wanke dukkan ilahirin jikinta, ban da sunan Allah babu abun da yake fitowa a bakinta.

Likitoci guda biyu ne a kanta sai ma'aikatan jinya guda uku, sosai suka tsorata da yanayin nata. Daya daga cikin likitocin ne ya kalli abokan aikin nashi yace.

"Ku cigaba da bata kulawa zamu danyi magana da mijinta. Dr Lurwan zo muje mu tattauna."

A nan suka bar Nurses suna kokarin Bata kulawa. a corridor din. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.