Skip to content

LITTAFI NA BIYU

Lagos

Tsayawa ta yi tana ƙarewa kanta kallo cikin tangamemen madubin da aka ƙawata banɗakin da shi. Abubawa da yawa take tunawa na rayuwarta da ta gabata, abubuwa da yawa kuma ba ta iya tunawar. Akwai wani abu da take ƙoƙarin yaƙi da shi ganin yana son ta da mata da kyakkyawar zuciyar da ta daɗe da ajiyeta a tun ranar da ta buɗi ido da gawar Mamuda, idonsa soke cikin dafin kibiyar da ba ta iya mantawa. A yanzu kam da take cikin garin Lagos, cikin gidan kyakkyawar budurwar. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Fadime 21”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.