Skip to content

12 December, 2014

Ba wai dan ba a taɓa irin ta ba ne ya saka su cika ba. Ba kuma wai dan wani uba bai taɓa kashe ɗansa ba ya saka su tururuwar shiga, a'a, rabinsu labari ya je musu yadda 'Yan Sanda a binciken farko suka tabbatar da gaskiyar wanda ya yi kisa, sai dai kuma shi ya ƙi yarda da yayin. Suna so su ga wane wawa ne shi da zai ja da 'Yan Sandan Legas. Suna so su ga yadda za a ƙare shari'ar ba tare da yau ɗin an yanke. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Fadime 26”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.