Skip to content

Wakar Bakandamiya

Wata in har ta fito

Taurari dole su ja da baya

Rana in har ta fito

Tafin hannu bai karewa

*****

Da sunan sarkina

Allah na mai kowa da komai

Wanda ya yi mana rana

Yai ruwa gefe can kuma ga mai

Tsira da amincinsa

Su tabbata a gurin ɗan Amina

Alaye da sahabbansa

Da dukkan mai son Manzona.

*****

Bakandamiya mun danno

Muna nan ko a ina ka duba

Kambu in muka murzo

Saura ai dole su ja da baya

Shi mai nema na jini

Wannan ai sai ya yi can kwata

In. . .

This is a free series. You just need to login to read.

5 thoughts on “Fasaha Haimaniyya 29”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.