Skip to content

Kwanci ta shi babu wuya wajen ubangiji, Aufana ta yi ɓul da ita sakammakon kulawar da take samu. Sosai Abdallah yake kulawa da mu. A ɓangare ɗaya kuma mun maida hankali sossai wajen ganin mun kawo ƙarshan Alhaji Labaran amma abin ya ci tura domin duk wata kafa ya kangeta.

Gabaɗaya Abdallah ya fita a hayyacinsa ya rame ya zabge, ba mu ƙara shiga tashin hankali ba sai da muka wayi gari gidansu Abdallah an kuna masa wuta cikin dare komai ya ƙone. Da ƙyar Abdallah ya sha, bai tsira da komai ba sai waya da Atm da kuma. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

5 thoughts on “Fitsarin Fako 4”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.