Skip to content

A gurguje Halima ta shiga bayi ta watsa ruwa ta fito ta shige ɗakinta, atampa ta zaɓo cikin kayanta ta sanya, ta ɗora zumbulelen hijabinta a sama sannan ta kawo niƙab ta yafa. Baƙin tabarau ɗinta dake ajiye a saman drawer ta ɗauko ta sakaye idanunta, sannan cikin sauri-sauri ta ɗauki agogo ta ɗaure tsintsiyar hannunta na hagu da shi.

Wayarta da 'yar karamar jakarta ta hannu na yashe a saman katifarta ta sunkuya ta ɗauka sannan ta zura takalmanta marasa tudu da suka sha wanki da mai sai sheƙi suke yi.

Ta fito daga. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.