Skip to content

Bayan dukkaninmu mu tattaru a falo sai Fatima zarah ta fara yin bayani kamar haka;"Muna zaman mu cikin farin ciki kawai wata rana muna zaune muka fara jin kururuwar jama'a da kuma karar bundugu ga karar fashewar abubuwa masu firgitarwa hankalinmu yayi matukar tashi muka rasa yaya zamuyi gashi lokacin mahaifinmu baya gida. Mun futo waje muka ga ana ta guje-guje hakan yasa muma muka yanke hukuncin mu gudu duk da cewa bamusan inda zamuje ba.

Muna cikin gudu ne bayan munyi nisa sosai sannan nakula da cewa su mamata batare muke dasuba nayi kokarin komawa amma. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Kaddarata 2”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.