Skip to content

Zaune take tana cin gyaɗar da yake ɓare mata yana bushewa, mayar masa da wadda ya miƙo mata tayi ni ta ishe ni, watsa abarsa ya yi a baki ta miƙe tare da fita minti kaɗan ta dawo da Tiren abinci a hannu tare da ajewa gaban sa tana faɗin wai yaushe su Hajara zasu ne tun ina shiru yau dai na furta, murmushi ya yi zasu zo ne nine na ce su bari ki kuma sabawa sosai tukun, matsawa ta yi kusa da shi ai na ɗauka wallahi dan bamu je bane suka ƙi. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.