Skip to content

Rayuwa ta ci gaba da mikawa cike da nasori, musamman a bangaren kungiyarsu Asiya, wacce suka bude ta kamar da wasa, Sai ga shi ta kai inda basu taba tunanin zuwanta ba, hatta kungiyoyin wajen kasa sun fara taimaka musu.

A cikin Yan kwanakin ne Allah Ya azurta Kubrah da samun karuwar da namiji a karon farko, Asiya ba ta ji nauyin cikinta ba, suka daukin hanya ana i gobe suna ita da Rukayya.

Suna ya yi armashi musamman da ya kasance an dade ana neman haihuwar ba a samu ba, yaro ya ci sunan Ahmad, bayan suna da kwana. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.