Skip to content

Ya ƙura ma guri ɗaya idanu yayi shiru. Kalaman da Ummanmu ta umarceshi da maimaitawa sun taimaka masa ƙwarai gurin rage ƙunci da baƙin cikin da ke danƙare a zuciyarsa. Ummee dai ta riga ta tafi, wanda ya fi shi son ta ya karɓi abarsa, sai addu'ar Allah ya gafarta mata yakai haske cikin kabarinta. Ya zama dole a gare shi ya rungumi wannan ƙatotuwar ƙaddara da ta afko masa, sai kuma tunanin yadda zai iya fuskantar rayuwar duniya ba uwa ba uba, ga yadda zumunta ya zama a wannan zamani da muke ciki.

"Yusuf? Na. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 17”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.