Skip to content

"Subhanallah! Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un! Sheik, Allah ya huci zuciyarka. Wallahi Tallahi ko kaɗan ban san me yake faruwa ba. Kuma yanzunnan muka rabu da Falalu, na aike shi kasuwa ya karɓo min saƙo a gurin Sarkin Fawa... Bari in je kasuwar in same shi. Ga mu nan tahowa gidan yanzunnan..."

"Alhaji, kayi haƙuri baza mu jira zuwanka ba. In dai tunanin da muke yi gaskiya ne. Falalu abokin Khamis ne, zai iya yiwuwa Khamis ne yasa shi aikata wannan abun domin ya samu nasarar guduwa da Nana Bilkisu tunda mun hana shi. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 45”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.