Skip to content

Minti ɗaya, biyu, uku, har zuwa goma ba Aunty Zubaida ba labarin fitowarta daga cikin ɗakin Khamis. Wasu azababbun mintuna masu bala'in tsawo da duk mazauna falon suke ganin kamar an ɗauki awanni masu yawan gaske. Hatta su Nauwara da basu gama fahimtar abinda yake faruwa ba duk sun ƙosa ta fito su ji abinda za ta ce, daga maganar da Sheik yayi, ba ƙaramin ruɗani zukatansu suka shiga ba. Duk da basu san me mahaifinsu yayi ba, a zuci suka fara addu'ar Allah ya taƙaita al'amarin.

Sau uku Alhaji Idris yana ɗaga ƙafa kamar. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 46”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.