Skip to content

Kwanci tashi ba wuya a gurin mahaliccin sammai da ƙassai. Watanni biyu suka zo suka shuɗe a haka, ta wani ɓangaren al'amura na tafiyar hawainiya ba yadda aka so ba. Wani ɓangaren kuma al'amura sunyi sauƙi sosai kuma komai ya fara lafawa, ana cigaba da tuƙawa cikin godiya ga Allah da rufin asirin Ubangiji.

A ɓangaren Ziyada da Khamis, tunda ya samu tabbacin an san inda take kuma ana kiranta a wayar Aunty Ruƙayya ayi magana da ita, bai taɓa kalmar lambar wayar ya kira da nufin a bata suyi magana ba. Sa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 55”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.