Skip to content

Har gida aka kai ma Umma labarinta. Abu ɗaya da yaso sanyayar mata da jiki shi ne jin aikin Hajja Falmata da tsada, domin sati ɗaya kacal a sauƙaƙe tana karɓan naira dubu arba'in ne. Amma jin irin kyawun ayyukan da take yi, da turbar shawarwarin zaman aure da iya gogayya ako wace kalar rayuwa ta zaman duniya yasa zuciyar Umma kwaɗaituwa da aikin.

Ba tare da sanin Samira ba ta saida duk ɗan tanadinta na auren ta biya kuɗin aikin gyaran jiki a gurin Hajja Falmata na sati huɗu, a sauƙa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 57”

  1. Allah sarki Rahma mai kyakkyawan hali
    Allah ya hada mu da mutanen arziqi da zuciya mai kyau
    Allah ya sa muma mu kasan ce masu Hali da zuciya mai kyau

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.