Skip to content

Idan ya ɗaga idanu ya kalli guntulalliyar kafarshi, da wacce aka yiwa aiki aka tare gefe da gefenta da ƙarafuna, da irin azabar ƙunan da yake ji a jikinshi wanda kullum sai an buɗe an wanke sannan a sake naɗewa da bandeji.

Sai kawai ya ɗage kai sama ya saki wani irin huci mai zafi da numfarfashi sama sama kamar mai fama da asma. Magana ma ta gagare shi, duk yadda Yaya Khamis ke jera mishi sannu ya kasa buɗe baki ya amsa, sai dai ya dinga gyaɗa kai yana cije baki gefe ɗaya kamar mai. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Lokaci 63”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.