Skip to content

"Khamis ka cuci rayuwata, Allah ya isa tsakanina da kai."

Tayi maganar a fili cikin kuka. Ɓacin rai da baƙin cikin irin mummunan gadon da Nauwara tayi na halin Khamis yasa hankalin Ziyada gushewa, tayi ta ja mishi tsinuwa da munanan alkaba'irai iri-iri. In da Allah ya taimaketa shi ne tana fita daga gidan bata daɗe tana tafiya ba ta samu mai adaidaita sahu. Da babu shakka kallon taɓaɓɓiya a cikin sababbin kaya za'a dinga yi mata.

Da ƙyar ta iya ɗaga ma mai keken hannu ba tare da ta faɗa mishi. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 64”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.