Skip to content

Wani mutum ne magidanci kakkaura zaune cikin wani tafkeken falo ,jarida ce bisa hannunsa yana karantawa.

Wannan mutum ba kowa bane face Alaji Muktar mazaunin kaduna

Mutum ne mai kudi bana wasa ba .

Wata dattijuwa ce ta shigo falon, kallo guda zaka ga babu wahala jikin wannan tsohuwa.

Tsayawa tai ta zuba masa ido tana kallon shi .

Bayan ya lura da ita ne , ya yi sum-sum ya cire gilashin dake fuskar shi yana aje jaridar .

"Hajjiya lafiya kuwa."?

Ya yi wa dattijuwar tambayar

Kawai tsaki tai tare da juyawa ciki tana cewa.

"Duniya ce ."

Alaji Muktar ya yi murmurshi. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.