Skip to content

Ta zauna tare da yin tagumi. Ta tuna tayi gwagwarmaya da wadanda suka fi Zayyad wayo da dukiya ta ci nasara bare kuma Zayyad. Dan haka wata dabarar ta sake dawo mata kai.

Zayyad kuwa bai wuce gidansu din ba kamar yadda yayi ninya, kai tsaye asibiti ya wuce.

Baisan dalili ba, zuciyarsa ta dinga ingiza shi ya je ya duba dattijiwan da Samha take jinya.

Kai tsaye wurinta ya nufa ya jawo kujera ya zauna yana dubanta,

"Sannu likita."

Ta ce da shi tana numfarfashi.

"Mama jikinne?"

Ta girgiza kai ta ce,

"Dakta yunwa nake ji, gashi kudin asibitin. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.