Ridayya ji ta yi ciwon da zuciyarta ke yi mata ya dawo sabu fil, cikin wani irin rikitaccen tashin hankali daya gama mamaye ilahirin lungu da saƙo na ƙofofin halittar ƙirjinta, wacce take ƙara kissima mata soyayyar Zameer a kullum.
"Kada ki nemi kashe ni da rai na Amma, kada ki ce zaki hukunta ni ta hanyar da zuciya, gangar jikina ba za su ɗauka ba."
Ganin amma taƙi yadda ta kalleta, ya saka Ridayya sakinta tare dajuyawa ta kalli Zameer dake tsaye, idanunsa cike da hawayen daya gama ƙirƙirar su a wajan ta ce "Kalamanki kamar. . .
Love you allah ya qara basira