Skip to content

Ƙofar gida ta ajiye mu ta wuce.

Wajejen takwas da rabi na dare muna ɗaki Mama ta shigo sai da ta zauna ta ce "Ku masu son ku, za su zo ranar asabar idan Allah ya kaimu Mamin ku ta Abuja ma za ta zo karɓar kayan, don haka muna da aiki sosai bayan abin da za a yi na tarar baƙin ga kuma zuwan Mami." Khadijah ta ce"Mami kuwa ta rabu da zuwa gidan nan."

Zainab ta ce "Mu ma yaushe rabon mu da Abuja tun bikin Ya Safwan." Khadijah ta ce "Ku ne ma kuka. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.