Skip to content

Gabana na ji ya buga na dai ƙarasa cirewa na shiga falon sai na ga duk sun yi tsuru-tsuru suna duba na.

Mama na fara gaidawa ta ce "Kin yi wuyar gani karatu ya ɓoye ki Bilkisu." Na yi murmushi ta ce "Allah ya taimaka ya bada saa."

Na ce "Amin."

Na fita, har na haura sama ina tunanin maganar yaran wa kenan Baba ya zaɓa wa Najib? Da na samu Zainab har muka gama zantukan mu ina ta jira ko za ta yi min zancen na ji shiru sai da na fito ta raka ni take cewa. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.