Skip to content

Munaya tana nan a tsaye idanunta kuma a rufe, har sai da ta ji an dafata, sannan ta ƙarashe sumewa. Ummanta ta yi Salati ta, shiga ƙwalawa Abbanta kira babu ƙaƙƙautawa. Hakan ya jawo hankalin mutanan gidan duk suka fito a guje.

Abbanta ta yi mamakin yadda ya ganta a sume, ga fitsari da ta yi. Da kansa ya ɗauketa zuwa ɓangarensa. Da ruwa suka tasheta, sannan tana buɗe idanu za ta fara magana Abban ya saka mata hannu a baki. Hakan yasa ta haɗiye maganarta tana zare idanu.

"A'a Munayatu, ki yi addu'a haka. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Na Kamu Da Kaunar Matacce 20”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.