Skip to content

Tana so ta yi addu'a hakan ya gagara, a sakamakon karyewa da harshenta ya yi. Magen ya yi wani irin tsalle ya dira akan wuyarta. Take ta ji tsigar jikinta ya tashi. Kafin tasan abun yi, ya kafa haƙoransa a wuyanta da nufin tsotse jinin da aka aiko shi, ya yi a wuyar wanda ƙyallen ke wurinsa, wato Alhaji Mohd Hashim. Kai tsaye madubin tsafinsa ya nuna masa in da ƙyallen yake, dan haka shi aiki ya zo yi ba tare da yasan waye wanda aka tura shi wurinsa ba.

Sosai Munaya ke ƙaƙarin mutuwa, idanunta suka. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.