Skip to content

Dakyar ya mike ya bita cikin dakin , ya zauna bakin madubi duk yadda ya so ya shawo kanta, ya Kuma wanke Kansa to fa mujaheeda ta ki sauraron Shi. Ta Kuma ki daina kukan da take yi. Hakan yasa dole ya tattara yabar gidan.

Ita kam mujaheeda ta rasa inda zatasa kanta, sosai take Jin azuciyar ta cewa Taufiq ya daina sonta ko kuma dama tun farko baya Sonta. domin tayi Imanin Wanda kake so ba zaka taba zarginsa ba balle har kayi tunanin sa da wannan mugun abun.

Amma tabbas yau Taufiq yayi matukar bata Mata rai ya jefata. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Nima Matarsa Ce 19”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.