Skip to content

Ƙara matse mata waje yayi, a hankali ya riƙo tsintsiyar hannunta yana ɗan matsawa

"Ina son ki Fareeda."

Ya faɗi kalaman cikin salo a rarrabe.

A yanzu ma dai kallonshi ta sake yi, sai kuma ta taɓe baki ta mayar da fuskarta ga t.v.

"Haushi na kike ji?"

Ya tambayeta, da muryarsa a sanyaye.

"A'a"

Ta amsa daƙyar bayan ta ɗauki tsawon daƙiƙu tana jan fasali.

Ya buɗe baki zai sake magana ta katse shi da cewar

"Haba Mukhtar, saboda Allah abincin ma baza ka barni in ci cikin kwanciyar hankali. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Rabon A Yi 28”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.