Skip to content

Ta kai ta kawo yau Hamzah ya sha da kyau ta kai masa karo irin yadda ya kamata, ya yi min gori Aunty, gori irin wanda ban taba zato ba, ya fadi duk abinda ke zuciyar sa a kaina wanda ban taba sanin yana kallo na da su ba”.

Don haka ki zo yanzu ki dauke ni ba sai gari ya waye ba, in ba haka ba na rantse a daren nan zan kama hanyar Mambillah, ko a kan iska ne zan yi fiffike in koma gaban Abba na.”

“Innalilahi wa’inna ilaihi rajioun” in ji Anty, damuwa da tashin. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Sakacin Waye? 46”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.